Garkuwa da mutane a tashar jirgin kasa ta Yenagoa | ||||
---|---|---|---|---|
Garkuwa da Mutane | ||||
Bayanai | ||||
Ƙasa | Najeriya | |||
Kwanan wata | 7 ga Janairu, 2023 | |||
Perpetrator (en) | Fulani Makiyaya | |||
Wanda ya rutsa da su | 32 | |||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jiha | Edo |
A ranar 7 ga Janairu, 2023, wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane 32 a tashar jirgin kasa a Yenagoa, Jihar Edo, Najeriya . An saki dukkansu a ranar 17 ga Janairu.